Matasan Najeriya
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan bindiga nw sun hallaka matasa uku a yankin ƙaramar hukumar Barkin Ladi jiya Laraba, sun kuma lalata gonakin mutane.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa da farko bai san an kama yaran Kano a lokacin zanga-zanga ba sai daga baya, ya faɗi matakin da ya ɗauka.
Kungiyar matasan Yarabawa ta bukaci sarakunan Yarabawa su goyi bayan fita daga Najeriya. Kungiyar ta ce ba makawa kan kafa kasar Yarabawa a Najeriya.
Gwamna Malam Uba Sani na jihar Kaduna ya maida kananaɓ yaran da aka sako bayan tsare su hannun iyayensu, ya ba kowane ɗaya N100,000 da wayar Itel.
Matasa masu yiwa ƙasa hidima wanda aka fi sani da NYSC sun ce har yanzun gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin karain alawaus zuwa N77,000 a wata.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tarbi yara 39 da gwamnatin Bola Tinubu ta sako kan zargin tsunduma zanga-zanga inda aka ba su kyautar N100,000 da sababbin wayoyi.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin ba da basuka har N75bn ga kananan yan kasuwa domin bunkasa tattalin arziki da kuma inganta harkokin kasuwancinsu.
Wani jami’in hukumar tsaron farar hula (NSCDC) da aka karawa girma mai suna Muhammed Opatola da ke aiki da sashin Iwo ya fadi ya mutu bayan ya karbi albashi.
Sabuwar kungiyar yan ta'adda mai suna Lakurawa ta ɓulla jihar Sokoto inda ta fara raba miliyoyi domin daukar matasa. Yan ta'addar na daukar matasa a N1m.
Matasan Najeriya
Samu kari