Matasan Najeriya
'Dan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu watau Seyi ya gamu da tangarɗa da matasa suka dakawa motar kayan abincin da zai rabawa jama'a wawa a jihar Gombe.
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma sanatan Arewacin Abia, Sanata Orji Kalu ya yi fatali da bukatar wasu matasan Arews na ya kara da Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Kungiyar mata ta AYW ta bayyana Atiku Abubakar a matsayin dan takarar da za ta marawa baya a zaben 2027, tana yabonsa da kwarewa, hangen nesa, da kishin Najeriya.
‘Yan sanda sun kama mutum 12 kan harin masallaci a Rigasa. An ce 'yan daba sun bi wani matashi har cikin masallacin, suka daba masa wuka har lahira ana Sallah.
Shirin koyon sana’o’in Gwamnatin Adamawa zai taimaka wa matasa su samu ƙwarewa a fannoni daban-daban, rage rashin aikin yi, da ƙarfafa dogaro da kai.
Tsohon ɗan takarar majalisar dokokin Kano, Hon. Adnan Mukhtar Tuduk Wada ya soki shugaban matasan PDP na ƙasa, ya ce Muhammad Kadade ya gaza wakiltar matasa.
Sanata Shehu Sani ya sha rubdugu da ya goyi bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Shehu Sani ya ce sanya dokar ta baci a Rivers ce mafita kawai.
Masu zanga-zanga sun bukaci NJC da ta hukunta alkalan da suka saba doka, suna mai zargin wasu alkalan da yanke hukunci bisa dalilai na siyasa da cin hanci.
Kungiyar matasan yankim Neja Delta ta bayyana goyon bayanta ga shirin haɗakatar tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Peter Obi da Gwamna Bala na Bauchi.
Matasan Najeriya
Samu kari