Matasan Najeriya
Wani lauya a Najeriya, Deji Adeyanju ya nuna damuwa kan rashin ganin sunayen wasu yara guda biyu a cikin waɗanda aka gurfanar a kotu a ranar Juma'a.
Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya fara daukar matakai kan yadda za su janye zarge-zargen da ake yi kan yara 32 game da zanga-zanga a watan Agustan 2024.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daraktan daukar hoto a masana'antar Nollywood da jami'an tsaro suka harba yana cikin mummunan yanayi bayan kai shi asibiti.
Hukumar gidajen yari ta yi magana kan rade-radin cewa ta tsare yara 72 da aka gurfanar da su a gaban kotu inda ya ce doka ba ta ba da wannan damar ba.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga jihar Kogi ta yi Allah wadai da tsare ƙananan yara babu ka'ida inda ta bukaci a yi bincike domin hukunta masu hannu a lamarin.
An shiga tashin hankali a babbar kotun tarayya mai zama a Abuja lokacin da aka kawo kanama yaran da aka kama lokacin zanga-zanga a Kano, wasu daga ciki sun suma.
Bayan dawo da wutar lantarki, an wallafa wani faifan bidiyo da mutane ke ihu da aka ce yan jihar Kaduna ne a daren jiya Laraba 30 ga watan Oktoban 2024.
Wani matashi mai suna Paul Gyenger ya zargi gwamnan jihar Benue, Alia Hyacinth da kwarewa wurin neman mata wanda ya wallafa a shafukan sada zumunta.
Kwamishinan hadin kai da rage radadin fatara a jihar Taraba, Habu James Philip ya jawo cece-kuce a lokacin wani taro a China bayan katobarar da ya yi a furucinsa.
Matasan Najeriya
Samu kari