Matasan Najeriya
Rundunar ’yan sanda ta Rivers ta yi karin haske game da cin amanar da yan mata ke yi wa samari inda ta tabbatar da haka na iya kaiwa mutum gidan gyaran hali.
Gwamnatin tarayya karkashin ma'aikatar gidaje ta kasa za ta horar da matasa 100,000 a fannonin gine gine daban daban domin samun kwarewa a jihohin Najeriya.
Wata kungiyar matasa a karkashin PDP ta bayyana shirin ta na sayen fom din takarar shugaban kasa ga Gwamna Seyi Makinde domin karawa da Tinubu a zaben 2027.
Fitaccen ɗan barkwanci na Najeriya, Sanku, ya rasu a haɗarin mota a Ibadan, abin da ya girgiza masana’antar barkwanci da masoyansa a kafafen sada zumunta.
A labarin nan, za a ji yadda jami;an NDLEA su ka samu nasarar kama wani matashi da miyagun kwayoyi a motar da ta daukao kaya daga Legas zuwa Maiduguri a hanyar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar NDLEA sun kai samame jihohin Taraba da Anambra inda su ka kama wasu mugayen masu safarar miyagun kwayoyi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya daukar matasa sama da 400,000 a karkashin shirin YouthCred, wanda aka kirkiro domin ba da rance ga matasan Najeriya.
Kamfanin fasahar zamani na Techopi ya ba matasa 20 horo na musamman game da inganta fasaha da habaka basirar da Allah ya ba su a jami'ar jihar Gombe.
Wani lauya a Najeriya, Lauya Festus Ogun ya shigar da kara kan Gwamna Babajide Sanwo-Olu saboda ya toshe shi a manhajar X da aka fi sani da Twitter.
Matasan Najeriya
Samu kari