Matasan Najeriya
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude shafin fara daukar sababbin ma’aikata 3,000 a dukkan kananan hukumomi 23 daga 22 ga Satumba 2025 zuwa 6 ga Oktoba, 2025.
Jami’ar European-American ta yi martani kan maganganu da ake ta yi bayan rahoton karrama Dauda Kahutu Rarara inda ta ce ba ta da masaniya kan bikin da aka yi.
Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta maida shirin tallafin ragw radadi ya zama a na kowace shekara, ya ce mutane da dama sun amfana.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da yada manufofin marigayi Sardaunan Sokoto, Ahmadu Bello domin kawo sauyi a jihar.
Gwamnatin jihar Anambra ta kammala shirin tallafawa matasa 8,300 da kuɗi N3.5bn a ƙarƙashin shirin '1Youth2Skills Plus' domin taimaka musu su fara kasuwanci.
A labarin nan, za a ji cewa iyayen Haneefa, ɗaya daga cikin yaran da igiyar ruwa ta tafi da su a Zariya sun faɗi yadda aka sanar da su gano gawarta.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya soke toshewar da ya yi wa lauya Festus Ogun a X, bayan ganawa da shi a fadar gwamnatin jihar bayan yi masa barazana.
Dr. Maryam Shetty ta kammala gasa ta farko ta karatun Alƙur’ani a Kano, inda Nuraddeen Mu’azu ya zama zakara, kuma ya samu N1m, yayin da aka yi addu’ar zaman lafiya.
Matasan Najeriya
Samu kari