Matasan Najeriya
Gwamnatin jihar Kano ta kawo shirin koya wa matasa miliyan 1.5 sana'o'in fasahar zamani domin yaki da zaman kashe wando da habaka tattalin arzikin jihar.
Wani kamfanin Amurka ya yi hadin gwiwa da jihar Imo wajen kirkiro da shirin tallafawa matasa sama da 3,000 da samu horo kan kasuwancin zamani da jari.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wani gawurtaccen barawon babur da ya nuna mutum 10 da suke sayen baburan sata. An kama babura 7 wajen mutane.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da sabon shirin GEEP zagaye na uku mai suna RHGEEP domin tallafawa kanann yan kasuwa da rancen kudi a fadin jihohin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan lantarki, Abubajar D Aliyu ya bayyana cewa matsalar da kasar nan ke ciki ta samo asali ne daga mugun halin jama'a.
Ma'aikatar harkokin matasa ta Najeriya ta tabbatar da bude shafin rijista,wanda za a dauki matasan da za a ba horo kan harkokin da suka shafi kudi.
Gwamnati ta rufe asusun soshiyal midiya 13,597,057 na 'yan Najeriya, ta goge wallafe-wallafe sama da miliyan 58 saboda karya dokokin amfani da yanar gizo.
Hukumar NIDCOM ta ce ‘yan Najeriya 7,000 sun makale a Libya, yayin da IOM ta kaddamar da sabon tsarin da zai samu taimakon ministoci da gwamnonin jihohi.
A Anambra, jami’an Agunechemba sun ci zarafin Jennifer Elohor, wata ƴar NYSC, inda suka yi mata tsirara bayan sun lakada mata duka. Gwamnati ta ce an kama jami'an.
Matasan Najeriya
Samu kari