Majalisar dattawan Najeriya
Mataimakin shugaban majalisa, Sanata Barau I Jibrin ya ce gwamnati ta na iya kokarin tallafawa talakawa, amma daidaikun mutane su na hana ruwa gudu.
Ƙungiyar tsofaffin tsagerun Neja Delta sun aika da sakon gargadi ga masu kiraye-kirayen ganin an tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Yan majalisar kasar nan sun bukaci rundunar yan sanda ta janye tuhumar ta'addanci da ta ke yiwa shugaban NLC, Joe Ajaero, tare da bayyana tsoron dawowar zanga-zanga.
Tsohon sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, sanata Ishaku Abbo, ya bayyana cewa albashin da ake biyan sanatoci ya yi kadan. Ya kawo kwararan dalilansa.
Ana raba ayyukan mazabu ga yan majalisun kasar nan 109 domin gudanar da ayyukan ci gaba a sassa daban-daban na mazabunsu ciki har da Barau Jibrin da Ali Ndume.
Wani bincike ya gano cewa fadar shugaban kasa ta yi birin da.majalisar dokokin kasar nan wajen sayowa shugaba Bola Ahmed jirgi ba tare da sahalewarta ba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya kai wa iyalan marigayi sanata Ifeanyi Ubah ziyarar ta'aziyya. Akpabio ya ce mutuwar ta girgiza shi matuka.
An hango sunan Sanata Ifeanyi Uba cikin sunayen yan siyasa da za su jagoranci yakin neman zaben jam'iyyar APC a zaben jihar Edo da za a yi a watan Satumba mai zuwa.
Dan majalisar kasar Amurka, Beroro Efekoro ya gargadi gwamnatin Najeriya kan yawan kashe kudi da sunan albashi da alawus din yan majalisar dattawan Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari