Majalisar dattawan Najeriya
A wannan labarin, za ku ji dan majalisa mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar ya samu goyon bayan majalisar koli ta shari'ar musulunci kan zargin da ake masa.
Kwanaki tara da mutuwar matarsa, Gwamna Umo Eno ya magantu kan labarin karin aure inda ya ce har yanzu bai shirya sake yin wani aure ba tukuna sai gaba.
Bayan matsin lamba daga ƴan majalisar wakilai, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ba kakakin majalisa Tajudeen Abbas lambar girma ta GCON.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da wasu muhimman kudurori hudu ga majalisar wakilai da suka shafi sake fasalin haraji domin amincewa da su cikin gaggawa.
Tsohon Darakta-Janar na kwamitin kamfen Marigayi MKO Abiola a zaɓen 1993 kuma tsohon sanata, Jonathan Silas Zwingina ya kwata dama yana da shekara 70.
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Yan majalisar wakilai sun ja da Bola Tinubu kan lambar girmar CFR da aka ba shugabansu. Yan majalisar sun ce ba za su yarda da bambanta su da majalisar dattawa ba.
A wannan labarin, hukumar tsaron fararen hula (DSS), ta fara binciken Sanata mai wakiltar ta Kudu a majalisar dattawa, Shehu Buba da alaka da ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da lambobin yabo na kasa ga wasu 'yan Najeriya mutum biyar. Godswill Akpabio da Barau Jibril na daga cikinsu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari