Majalisar dattawan Najeriya
Yayin da ake ta yada jita-jita cewa akwai rashin jituwa tsakanin Bola Tinubu da Majalisar Dattawa, hadimin shugaban, Sanata Basheer Lado ya karyata rade-radin.
Majalisar wakilai ta Najeriya ta yi kira ga gwamnati da ta nemo hanyoyin ragewa 'yan Najeriya radadi. Majalisar ta bukaci a gyara matatun mai da suka lalace.
Majalisar wakilan kasar nan ta bayyana cewa akwai babbar barazana ga zaman lafiya a fadin kasar nan sakamakon karin farashin fetur da ya jefa jam'a cikin matsi.
Kalaman Godswill Akpabio gabanin zanga-zanga sun jawo rikici a kasar nan. Legit Hausa ta bibiyi lokutan da ya yi irin wannan baram-barama a baya.
An yi ta yada wasu rahotanni da ke nuni da cewa ana shirin tsige shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio inda ya musanta labarin da cewa shiryawa aka yi.
Majalisar wakilai ta yi wa Bola Tinubu umarnin gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 da gaggawa, ta yi masa barazanar kin karbar kasafin kudin idan ya yi latti.
Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu, Abdulrahman Kawu Sumaila, ya zargi 'yan siyasa da dora matasa kan harkar sha da ta'ammali da miyagun kwayoyi.
Kwamitin shugaban kasa kan tsare-tsare da garnabawul ga harkokin haraji ya nemi a kara harajin da ake karba daga masu kudin kasar nan zuwa 25% na kowace N1.5m.
Shugaban Majalisar Dattawa, Mista Godswill Akpabio ya ba yan Najeriya shawara da cewa duk inda suka ga abincin kyauta su ci saboda halin kunci da ake ciki.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari