Majalisar dattawan Najeriya
Akwai sanatocin Arewa guda hudu da suka fi gabatar da kudurori a gaban Majalisar Dattawa da ke Abuja daga watan Mayun 2023 zuwa Mayun 2024 da muke ciki.
An fara farin ciki yayin da majalisar tarayya ta fara yunkurin samar da sabuwar jiha a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. Kudurin ya tsallake karatu na biyu.
Majalisar dattawan Najeriya ta kafa kwamitin da zai binciki zargin da hukumar NDLEA ke yi wa Sanata Oyelola Yisa Ashiru na samun kwayoyi a gidansa.
Majalisar kasa wakilan kasar nan ta gaji da yawaitar garkuwa da mutane da miyagun yan ta'adda ke yi a babbar birnin tarayya Abuja a kwanakin nan.
Sanata mai wakiltar Kwara ta Kudu, Oyelola Yisa Ashiru ya zargi hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) da yi masa kazafi tare da neman wadanda aka kama.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta bayyana dalilin da Sanata mai wakiltar Kwara ta Kudu, Oyeyola Ashiru ke neman a rufe ta.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Apkabio ya tabbatarwa yan kasar nan cewa ba a gwamnatin Bola Tinubu aka fara samun matsalar tattalin arziki ba
Shugaban majalisar wakilai ta ƙasa, Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya miƙa sakon ta'aziyya bisa rasuwar wasu ƴan jarida 2 da ke aiki a majalisar cikin awanni 24.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu ya ce yana kwarewar zama shugaban ƙasa kuma da yiwuwar ya nemi takara idan Bola Tinubu ya hakura da neman tazarce.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari