Majalisar dattawan Najeriya
Matasa masu zanga-zanga sun durfafi Majalisar Tarayya domin bukatar a kori shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari saboda wasu matakai da ke jefa al'umma cikin kunci.
Sanata Ali Ndume ya samu kariya bayan an fara maganar masa kiraye kan sukar kudirin haraji ba Bola Tinubu. Mutanen Borno suna goyon bayan Ali Ndume.
A wannan labarin za ji cewa ana sa ran sake fasalta rundunar sojojin kasar nan, yayin da za a sauya wa wasu daga cikin manyan janaral a rundunar wurin aiki.
Majalisar wakilan kasar nan ta bijiro da kudirin da zai rika sa wa shugaban kasa linzami kan gudanar da gwamnati tare da tabbatar da ba da bayanan ayyuka.
Kungiyar matasan Yarabawa ta bukaci sarakunan Yarabawa su goyi bayan fita daga Najeriya. Kungiyar ta ce ba makawa kan kafa kasar Yarabawa a Najeriya.
Gwamnan Bauchi ya ce gwamnonin Arewa za su yi taron dangi a majalisa idan Bola Tinubu yaki janye kudirin haraji a gaban majalisa. Kudirin haraji zai cutar da Arewa.
Yan kasar nan sun ce wahala ta ishe su, saboda haka su ka garzaya majalisar tarayyar Najeriya su na neman daukin mahukunta kan a sake duba bangaren fetur.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa majalisar dattawa ba za ta saurari bukatar Tinubu kan haraji ba. Ndume ya ce za su tara Sanatoci domin yaki da Tinubu a majalisa.
Sanata Adeniyi Adegbonmire SAN, mai wakiltar mazabar Ondo ta tsakiya, ya bukaci matasan Najeriya da su ci gaba da koyon sana'o'in dogoro da kawunansu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari