Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Adeniyi Adegbonmire SAN, mai wakiltar mazabar Ondo ta tsakiya, ya bukaci matasan Najeriya da su ci gaba da koyon sana'o'in dogoro da kawunansu.
Sanatocin Arewa sun bayyana gamsuwa da yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta daukar mataki a kan batun yaran da gwamnatinsa ke kokarin daurewa.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya aika sakon ta'aziyya g iyalan ɗan sandan da ke aiki a ayarinsa, wanda ya rasu a hatsarin mota.
Jami'ar tarayya da ke Dustin-ma ta karrama Godswill Akpabio, matar Tinubu da Aliyu Magatakarda Wammako da digirin digirgir na girmamawa a Arewacin Najeriya.
Ecobank ya bayyana yin ƙarin cajin da ya je amsa a kan hada-hadar kuɗi da ta shafi ƙasashen ƙetare, har da bankunan da ke Afrika farawa da biyan $5 a kan $200.
Shugaba Bola Tinubu ya yi martani ga gwamnonin Arewa bayan sun fara yaƙar tsarinsa da yake shirin kawowa na karɓar haraji a fadin Najeriya yayin wani taro a Kaduna.
Sanata ya bukaci a ba mutane damar mallakar bindiga domin kare kansu daga sharrin yan bindiga a Najeriya. Sanata Ned Nwoko ya ce mallakar makami na da kyau.
Sanata Rufai Hanga mai wakiltar Kano ta Tsakiya a majalisar dattawa ya ce naɗin Yusuf Abdullahi Ata tankar barazana cee gare shi saboda mazaɓarsu ɗaya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya yi ikirarin cewa APC za ta karɓe Kano a babban zaɓe mai zuwa, ya faɗi haka ne a zauren majalisa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari