Majalisar dattawan Najeriya
Rikicin cikin gida da ke kokarin daidaita NNPP reshen jihar Kano ya dauki wani salo bayan Sanata Kawu Sumaila ya gargadi shugaban jam'iyyar, Hashimu Dungurawa.
Dan majalisar wakilai da ke wakiltar mazabar Dala, Aliyu Sani Madakin Gini ya jawo cece kuce bayan an hango wani bidiyonsa a kafafen sada zumunta.
Tsohon shugaban hukumar INEC, Attahiru Jega ya magantu kan yaduwar cin hanci da kuma halayen wasu yan Majalisar Tarayya wurin tilasta masu riƙe da mukamai.
Shugaban hukumar aikin hajji ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan ya tabbatar da cewa ana samun badakalar a hukumar, musamman a baya bayan nan.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan mazabar Sanatan Shehu Buba da ke wakiltar Bauchi ta Kudu sun fara shirin yi masa kiranye kan wasu zarge-zarge.
Dan majalisa mai wakiltar Birnin Gwari da Giwa a majalisar wakilan kasar nan, Hon. Zubairu Birnin Gwari ya ce yan bindiga sun tafka mummunan barna a Kaduna.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta bayyana wanda ta ke zargi da jawo matsaloli a harkar wutar lantarki a fadin Najeriya da ake samu kwanan nan.
Rikicin da ya kutsa jam'iyyar NNPP. A ƴan kwanakin nan ya na ƙara ƙamari yayin da aka samu ƙarin jigo a jam'iyyar da samun rashin jituwa da shugabansu.
Shugaban majalisar wakilai, Rt Hon. Tajudeen Abbas ya bayyana cewa galibin ƴam Najeriya ba su fahimci nauyin da ƙe kan ƴan majalisa a tsarin demokuraɗiyya ba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari