Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dokokin Najeriya ta fara nazarin wurare 161 da za a sauya a kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999. A Disambar 2025 za a gama sauya tsarin mulkin.
Yayin da ake shirye-shiryen birne marigayi Sanata Ifeanyi Ubah, Gwamnatin Anambra ta ba ɗaliban makarantun Nnewi hutu saboda komai ya tafi lafiya.
Sanata Jimoh Ibrahim daga Ondo ta Kudu ya bukaci Olusegun Obasanjo ya yi shiru da bakinsa duba da yadda gwamnatin Bola Tinubu ke inganta Najeriya.
Babban Sufetan yan sanda, Kayode Egbetokun ya shigar da korafi kotu kan Sanata Andy Ubah da wata Hajiya Fatima kan zargin damfarar wani mai suna George Uboh.
Majalisar dokokin ta yi karatu na biyu ga kudirin dokar da zai sauya harkar zabe a Najeriya. Yan Najeriya mazauna ketare za su rika yin zaɓe saboda samuwar kudirin.
Majalisar dattijai ta yi amfani da sashe na 157 (1) na kundin tsarin mulkin kasar domin korar Yakubu Danladi Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata ta CCT.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci sojojin Najeriya su yi haɗin guiwa da mazuana yankuna a Kebbi domin kafa wani tsari da dabarar daƙile ayyukan Lakurawa.
A rahoton nan, za ku ji Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya mika bukata ga gaban majalisar wakilan kasar nan kan marigayin dan majalisa, Ifeanyi Ubah.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya bayyana marigayi Sanata Ifeanyi Ubah a matsayin mutumin kirki mai halin dattako da taimako.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari