Majalisar dattawan Najeriya
A wannana rahoton za ku ji cewa akwai alamun za a samu tataburza tsakanin yan majalisar wakilan kasar nan kan sabon bashin Naira Tiriliyan 1.77 da Tinubu ya nema.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya (NEF) ta ki amincewa da Dokar Gyaran Haraji, tana mai gargadin cewa dokar za ta iya haddasa rikici ga tattalin arzikin kasar.
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya gargadi masu aikata laifuka a jihar Kano da su shiga taitayinsu ko su fuskanci fushin hukuma
Sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, Ibrahim Hassan Dankwambo ya sanar da rasuwar tsohon shugaban PDP a karamar hukumar Gombe, Alhaji Idris Bello.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar fitaccen dan siyasa kuma tsohon Sanata a jihar Kano, Aminu Inuwa wanda ya rasu a jiya Juma'a 22 ga watan Nuwambar 2024.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke ci gaba da iko a wasu kananan hukumomin jihar Borno. Ta bukaci sojoji su kwato su.
Bayan yada jita-jita, shugaban masu rinjaye a Majalisar Dattawa, Sanata Opeyemi Bamidele ya mayar da martani kan jita-jitar rigimarsa da Godswill Akpabio.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya ce lokacin da suka yi hira ta karahe da marigayi Ifeanyi Ubah babu mutuwa kwata kwata a lissafinsu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika wasiƙa majalisar dattawa, inda ya roki ta amince da naɗin Laftanar Janar Oluyede a matsayin hafsan sojin ƙasa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari