Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma sanata mai wakiltar Sokoto ta Kudu, Aminu Waziri Tambuwal, ya bi sahun masu sukar kudirin haraji na gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin Tinubu ta karbo basussukan $6.45bn daga Bankin Duniya. Yanzu haka shugaba Bola Tinubu na neman kara karbo wani rancen. Masana sun shiga damuwa.
Majalisar Matasan Arewa ta caccaki Sanata Barau Jibrin da ya jagoranci zaman Majalisar kan sabon kudirin haraji inda ta ce kwata-kwata bai kishin yankin Arewa.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya fayyace yadda lamarin dokar haraji ta ke inda ya ce ba a yi komai ba yanzu ma aka fara muhawara a kai.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce alakarsa da Bola Tinubu ya sa har yanzu yaƙe zaune a inuwar APC amma ba don haka ba da ya bar jam'iyyar tun tuni.
Sheikh Abubakar Salihu Zaria ya nuna damuwa kan halin da ake ciki yayin da kudirin haraji ta tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya duk da kiyayya da aka nuna.
Kwamitin Majalisar wakilai ya shirya jin ra'ayin yan Najeriya. Za a gudanar dA babban taro a karshen shekarar 2024. Za a tattauna batun yancin kananan hukumomi.
Sanatocin Arewa sun gudanar da taron sirri bayan kudurin sake fasalin haraji ya tsallake karatu na biyu, inda aka tura shi zuwa Kwamitin Kudi na majalisar dattawa.
Farfesa Mansur Sokoto ya bukaci yan majalisa su yi taka tsantsan a kan amincewa da kudirin harajin Tinubu saboda zargin maƙarƙashiya a cikinsa aka hasashe
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari