Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Jimoh Ibrahim mai wakiltar Kudancin jihar Ondo ya ce akwao bukatar masu hannu da shuni su riƙa biyan haraji fiye da na kowa a wannan halin da ake ciki.
Wasu daga cikin gwamnonin Arewa sun fara sanyi a kan kudirin haraji. Gwamna Abdullahi Sule ya ce rashin bayani ne ya haddasa adawa da kudirin daga gare su.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi wasu sanatoci inda ya sha alwashin tube duk wani shugaban kwamiti da ya gaza yin abin da ake tsammani.
Bayan tantance shi a makon da ya gabata, majalisar dattawan Najeriya ta amince da naɗin Laftanar Janar Olufemi Oƙuyede a matsayin hafsan sojojin kasa.
Wasu daga cikin 'yan majalisar Arewa sun hade kai wajen adawa da kudirin haraji. Daga cikinsu har da 'yan jam'iyya mai mulki ta APC, inda ake neman sake duba batun.
Sarkin Dawaki Babba, Alhaji Aminu Dan Agundi ya musanta cewa rigimar kudirin haraji ya tilasta dage auren iyalan Nasir Ado Bayero da na Sanata Barau Jibrin.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa shi da takwarorinsa na jihohi sun bukatar a janye kudirin haraji ne domin a dawo a masu karin bayani.
Sanata Dickson ya bayyana cewa babu abin da zai hana majalisa zartar da dokar sauya fasalin haraji na shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ko ma me zai faru.
Majalisar dokokin jihar Kano ta buƙaci sanatoci da ƴan majalisar wakilai na tarayya su haɗa kai su yaƙi sabon kudirin sauya fasalin harajin Bola Ahmed Tinubu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari