Majalisar dattawan Najeriya
Gwamnan Imo, Hope Uzodinma ya yi kira ga ƴan Najeriya kada su zauna a duhu suna sukar abin da ba su da ilimi a kansa, ya buƙaci mutane su karanta kudirin haraji.
Sanatocin Kudu maso Kudu sun amince da kudirin gyaran haraji, sun kada kuri’ar goyon bayan Akpabio, tare da neman a guji kabilanci wajen muhawara kan kudirin.
CBN ya yi karin haske kan shirin ritayar ma'aikata 1000. Bankin ya musanta cewa shi ya tilasta masu ajiye aiki. Sannan ya fadi dalilin ware N50bn kudin sallama.
An samu sabani a majalisa tsakanin Sanatoci a kan kudirin harajin Bola Ahmed Tinubu. Kalaman Akpabioda Barau Jibrin sun saba da juna kan dakatar da kudirin.
LP ta fusata da ficewar 'yan majalisa hudu daga cikinta. Kakakin majalisa. Jam'iyyar ta ce abin da su ka yi ya saba doka. Ta fadi matakin da za ta dauka.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce babu wanda ya isa ya tilasta su dakatar da abin da suke ganin zai taimaki al'ummar Najeriya.
Majalisar dattawa ta yanke shawarar zare dukkan shugabannin majalisa daga cikin kwamitin mutum 10 da ta kafa kan sabon kudirin saura fasalin harajin Tinubu.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Kwamitin majalisa ya fara shirin warware matsalolin da ke kunshe a kudirin haraji. Ana sa ran fara tattaunawa da babban lauya na kasa, Lateef Fagbemi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari