Majalisar dattawan Najeriya
A wani zama na musamnan da Majalisar Dattawa ta shiryawa gwamnan Edo ranar Laraba, Sanata Akpabio ya ayyana kujerar Monday Okpebholo da babu kowa.
Dan majalisar wakilai ya yi mamakin yada labarin mutuwarsa. Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya ce ya na ta shan kiraye-kirayen waya.Ya ba wa masu yada labarin karya shawara.
Majalisar wakilan tarayya ta buƙaci babban bankin Najeriya ya hanzarta ɗaukar matakan magance ƙarancin takardun kudi da ake fama da su a wannan lokacin.
Rahoto ya nuna cewa majalisar tarayya ta amince da kudurin da aka gabatar gabanta na kafa jami'ar ma'adanai ta tarayya a garin Jos, babban birnin jihar Filato.
Sanata Opeyemi Bamidele ya ce Bola Tinubu na samun kwanciyar hankali a majalisa saboda Sanata Godwsill Akpabio ne ke jagorantar majalisar a halin yanzu.
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki ya yabawa hukumar zaben kasar Ghana inda ya bukaci Najeriya ta yi koyi da hakan musamman hukumar INEC.
Majalisa ta fusata da marasa zuwa kare kasafin kudinsu. Ana shirin daukar mataki kan wasu ma'aikatun gwamnati da sauran hukumomi da ke fadin kasar.
Tsohon kwamishinan kuɗi a Kano, Fafesa Isa Ɗandago ya ce ana dole a gyara wasu sassa a ƙudirin harajin Tinubu. Ya jero wasu manyan wurare da ke buƙatar gyara.
Majalisar dattawan kasa ta shiga rudani bayan da kudurin haraji ke kokarin kawo wasu sauye-sauye da ake zaton za su kawo dawmuwa ga yankin Arewacin kasa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari