Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar Wakilai ta fara bincike kan rashin kawo tarakta 2,000 da injinan noma 100, da darajarsu ta kai N111.8bn duk da kashe kuɗi don inganta tsaron abinci.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce kudirin harajinsa na da amfani. Tinubu ya jefa kasar nan cikin ce-ce-ku-ce a 'yan kwanakin nan. Arewa ta ki kudirin haraji.
Rt. Hon Tajuddeen Abbas ya fara hada kan 'yan majalisa a kan kudirin harajin Tinubu. Ana zargin Kakakin majalisar ya zauna da wasu shugabanni a kan batun.
Shugaba Bola Tinubu ya dage ranar gabatar da kasafin kudin 2025 da aka sanya zai yi a ranar Talata. Sai ranar Laraba Tinubu zai gabatar da kasafin kudin 2025.
Tsohon mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege da Hon. Erhiataka Suenu-Ibori sun bugi kirji inda suka yi alkawarin mayar da Delta jihar APC.
Sanata Barau Jibrin ya yi godiya ga manyan mutane da suka halarci daurin auren 'ya'yansa da na sarkin Bichi, Nasiru Ado Bayero a masallacin kasa na Abuja.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya fadi dalilin da ya sanya Shugaba Bola Tinubu ya ba Nyesom Wike minista a gwamnatinsa.
Majalisar dokokin Adamawa ta warware rashin fahimtar dokar masarauta Ta ce babu gaskiya a batun rage ikon Lamidon Adamawa kamar yadda aka ce wasu ma yadawa.
Majalisar wakilai ta rarrashi Sanata Ireti Kingibe ta dawo zauren. Wannan ya biyo fushi da ficewa daga zaman majalisa a ranar Alhamis, amma ta dawo daga baya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari