Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon shugaban majalisa, Yakubu Dogara ne ya bayyana haka. Ya shawarci 'yan Arewa jagororinsu ne su ka gaza a shekaru 40 da aka shafe ana mulkin kasar.
Dan majalisar Kaduna ya ce kudin jama'a na zurarewa ta ko'ina, ta hanyar kasadin kudin shekara-shekara. Ya ce bai dace a rika barnar kudin 'yan Najeriya ba.
Shugaban kwamitin kudirin haraji Taiwo Oyedele ya ce 'yan Najeriya suna zaginsa a kafafen sada zumunta a kan aikin da ya dauko na kawo gyara a kasar nan.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed kan ayyukan da gwamnatinsa ke gudanarwa a kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana fatan dagawar darajar Naira. Wannan. A zuwa bayan ya gabatar da kasafin 2025 a ranar Laraba inda ya sa Dala a kan N1500.
Jam'iyyar PDP ta gargadi majalisa kan kasafin kudin da Bola Tinubu ya gabatar na 2025. PDP ta ce akwai illoli a cikin kasafin da za su kara nakasa 'yan kasa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan kawo kudirin haraji. Sanata Godswill Akpabio ya ce ba za su kashe kudirin ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gabatar da kasafin kudi na ɗaya daga cikim hakkokinnda kundin tsarin mulkin Najeriya ya ɗora masa, ya ce zai sabunta fata.
Sanatan Ondo ta Kudu a inuwar APC, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa matsalar tsaro da dab da zama tarihi duba da makudan kudin da aka ware a kasafin 2025.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari