Majalisar dattawan Najeriya
Sanata mai wakiltar Kudancin Katsina, Dandutse Mohammed Muntari, ya shawarci majalisar dattawa da kada ta amince da rage ko soke dakatarwar da aka yi wa Natasha.
Natasha Akpoti ta ce ba za ta yi ƙasa a guiws ba, za ta ci gaba da wakiltar al'ummar Kogi ta Tsakiya, ta ce dakatarwar da aka mata a Majalisa ta saɓa wa adalci.
Lauyan Sanata Natasha, Victor Giwa ya zargi majalisar dattawan Najeriya da watsi da umarnin kotu, tare da tauye hakkin wacce yake wakilta wajen dakatar da ita.
Sanata Barau Jbrin ya fitar da fom ta yanar gizo domin ba matasa tallafin noma daga N1m zuwa N5m. Matasan Arewa ta yamma ne za su samu tallafin a jihohi.
Sanata Peter Nwaebonyi mai wakiltar Ebonyi ta Arewa a majalisar dattawa ya fito ya yi magana kan takaddamar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio.
Majalisar dattawa ta dauki matakan ladabtarwa kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bayan samunta da laifin raina shugaban majalisar. An lissafa matakai 6 da aka dauka.
Sanata Natasha Akpoti, dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya ta yabi Kayode Fayemi da ya fito ya karyata zargin da wani sanata ya mata na cin zarafi jiya Laraba.
Majalisar dattawan Najeriya ta ki sauraron rokon daya daga cikinsu, Sanata Abba Moro a kan yawan watannin da aka dakatar da Sanata Natasha Akpoti.
Matar shugaban kasa, Oluremi Bola Tinubu ta yi martani kan dambarwar da ke faruwa a majalisa kan zargin da Natasha Akpoti-Uduaghan ke yi wa Godswill Akpabio.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari