Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da sabon tsarin harajin ATM da ta bullo da shi, domin zai kara wa ‘yan Najeriya wahala da matsin tattalin arziki.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya jaddada cewa babi kowa a kujerun sanatocin Edo ta Tsakiya da Anambra ta Kudu, ta aika saƙo ga INEC.
A ranar Litini, 10 ga watan Maris, babbar kotun tarayya ta ci gaba da zama a kan karar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha H Akpabio ta shigar kan Goswill Akpabio,
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa 'yan kasar nan da ke magana kan Natasha ba su da masaniya a kan al'amuran majalisa.
Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan zaben Kaduna a 2019 inda ce ya rasa kujerarsa ne saboda ya ki amincewa da bashin dala miliyan 340 na Nasir El-Rufai.
Kungiyar SERAP ta shiga cikin batun dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan. Ta gargadi Sanata Godswill Obot Akpabio.
Majalisar dattawan Najeriya ta musanta rahotannin da ke cewa an dakatar da Sannata Natasha Akpoti-Uduaghan ne saboda ta zargi Godswill Akpabio da ci mata zarafi.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya dauki zafi kan zargin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi masa na cin zarafinta.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari