Majalisar dattawan Najeriya
Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sen. Lawal Adamu Usman ya sha da kyar bayan wasu miyagu sun kai masa hari a daren jiya Laraba 1 ga watan Janairun 2024.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce an fara yi wa shugaba Bola Tinubu barazana da zagon ƙasa kan kudirin haraji da ke gaban majalisar dokoki.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba da lakanin hana yin cushe da ake yi a cikin kasafin kudin gwamnati.
Tsohon shugaban majalisa, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana bukatar shugabanni su tabbatar da daukar matakan kawo karshen yunwa da ta addabi al'umar kasar nan.
Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan matakan tattalin arziki da Bola Tinubu ya dauka a Najeriya. Ya ce an lalata Najeriya sosai a lokacin da ya hau mulki.
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, ya bukaci matasa su rungumi harkar noma. Ya nuna cewa lokacin dogara da gwamnati ya kare.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi magana kan shirin jam'iyyar APC a yankin Kudu maso Kudu dangane da zaben 2027 mai zuwa.
Majalisar dattawan kasar nan ta bayyana cewa ma'aikatu da hukumomin gwamnati za su fara bayyana don kare kasafin kudinsu a gabanta kafin aincewa da shi.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu, Mohammed Ali Ndume ya bayyana yadda aka dakatar da shi daga Majalisa ba tare da albashi ba duk da gudunmawar da suka bayar.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari