Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon gwamna kuma sanata mai wakiltar Kudancin Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya ce PDP ta kudiri aniyar hambarar da APC a zaben 2027 da ke tafe.
Kwamitin ladabtarwa zai saurari shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti kan zargin cin zarafi, sanatoci da dama za su ba ds shaida.
Ana ta hasashen karfafa siyasa bayan tsohon Sakataren Gwamnatin Kano, Dr. Abdullahi Baffa Bichi, da Muhammad Diggol sun kai ziyara ga Sanata Barau Jibrin.
Ma'iakatar ilimin kasar nan ta ce idan aka amince da kudirin gyaran haraji da Bola Ahmed Tinubu ya aika ga majalisar dokokin kasar nan, TETFund zai samu matsala.
Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirorin haraji, ta soke bukatar karin VAT, ta samar da sabuwar Hukumar Haraji ta Najeriya, tare da kafa kotun korafe-korafen haraji.
Majalisar dattawan Najeriya ta kada kuri'ar amincewa da shugabancin Sanata Godswill Akpabio. Majalisar ta nuna cewa ta gamsu da kamun ludayin shugabancin Akpabio.
Sanata Natasha ta shigar da shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio da wasu Sanatoci kan zargin raina dokar kotu wajen dakatar da ita da aka yi a majalisa.
A ranar Alhamis, 13 ga watan Maris, majalisar dokokin Najeriya za ta sake duba na tsanaki ga dukkanin bangarorin da kudirin harajin gwamnatin tarayya ya kunsa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari