Majalisar dattawan Najeriya
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya ware Naira biliyan 55 a kan jiragen shugaban kasa a kasafin 2025. 'Yan adawa sun caccaki gwamnatin tarayya kan lamarin.
Majalisar Wakilan kasa ta 10 ta ce an fara zama domin nazartar abin da kasafin kudin 2025, da Shugaban kasa, Bola Tinubu ya gabatar a ranar 18 Disamba, 2024.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya ƙara bayani kan kudirin harajin da ake ta cece kuce a jansa, ya ce Legas za ta fi asara.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Adamu Usman ya yi martani kan shirin yi masa kiranye da kungiyar dattawan Kaduna (KEF) ta fara. Sanatan yace hakan abin dariya ne.
Kwamitin kudirin haraji ya ce ya gana da malaman addini kimanin 120 mafi yawanci daga Arewacin Najeriya domin neman goyon baya, ya gana da gwamnan Legas.
Wasu Farfesoshi kuma masana daga ABU Zaria sun haska matsalar da ke cikin kudirin haraji, sun nuna za a samu karin tsadar rayuwa da rasa ayyukan yi.
Ƙungiyar dattawan Kaduna ta Tsakiya ta buƙaci yi wa Sanata Lawal Adamu Usman da ke wakiltarsu a Majalisar Dattawa kiranye saboda rashin cika alƙawura.
An ware Naira biliyan 10 domin biyan kudin haya da kayan dakin shugabannin majalisar Najeriya. An ware kudin ne a cikin kasafin kudin Abuja na 2024.
Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sen. Lawal Adamu Usman ya sha da kyar bayan wasu miyagu sun kai masa hari a daren jiya Laraba 1 ga watan Janairun 2024.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari