Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Barau Jibrin ya fitar da adadin matasan da suka nemi tallafin shirin noma da za a raba N1m zuwa N5m. Za a tantance matasan da suka nemi tallafin.
Gwamnonin Kudu maso Kudu da wasu 'yan siyasa sun fara maganar sasanta rikicin jihar Ribas. Nyesom Wike ya ce ba shi da adawa da sulhu da gwamna Simi Fubara.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana takaicin yadda majalisa ta saba kundin tsarin mulki wajen tabbatar da dokar ta ɓaci da Bola Tinubu ya sa a Ribas.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodswill Akpabio ya yi kalaman soyayya ga matarsa yayin da ya sumbace ta a idon duniya yayin da ake tsaka da rikicinsa da Natasha
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar mazabar Kogi ta Tsakiya ta caccaki takwaranta Sunday Karimi bayan ya goyi bayan dakatarwar da aka yi mata.
Wasu mutane daga mazabar Kogi ta Tsakiya sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da shirin da wasu ke yi na yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye.
Shugaban Majalisar Dattawa ya karyata raɗe-raɗin cewa sanatoci sun karɓi Dala 15,000 gabanin su amince da ayyana dojar ta ɓacin da Bola Tinubu ya yi a Ribas.
Majalisar wakilai ta amince da dokar ta-baci a Rivers, amma ta ce shugaban riko zai rika kai rahoto ga su, ba ga shugaban kasa ko majalisar zartarwa ba.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Lokoja ta takawa wasu masu neman a yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye bayan dakatar da ita daga majalisar dattawa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari