Majalisar dattawan Najeriya
Babbar Kotun Tarayya Mai Zama a Abuja ta ci tarar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bisa kamata da laifin raina umarninta, ya umarci ta rubuta sakon bada hakuri.
Karancin albashi da ake biyan hadimin sanata a jihar Ogun da ke Kudancin Najeriya, Tunbosun Awe ya ajiye aikinsa a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa.
'Yan Majalisar Wakilai 7 daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC daga PDP da YPP saboda rikicin cikin gida, amma shugaban marasa rinjaye ya kira hakan da haramun.
Majalisa na nazarin buƙatu da dama na kirkirar sabbin jihohi, ƙananan hukumomi, da gyaran tsarin mulki, inda Benjamin Kalu ke kira ga jama'a su bayyana ra'ayoyinsu.
Amina Dogon-Yaro ta ajiye aiki a NTA don tsayawa takarar majalisar tarayya a mazabar Garki/Babura, inda ta samu goyon bayan jama'a don burin siyasar ta.
An sake gurfanar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan a kotu kan zargin ɓata suna, inda take fuskantar tuhume-tuhume shida, lamarin da ya jawo cece-kuce.
Dubun wasu matasa ya cika bayan da jami'an tsaron majalisar tarayya sun damke su saboda zargin satar manya wayoyin lantarki masu tsadar gaske a Abuja.
Sanata Barau Jibrin ya sauya sunan kungiyar goyon bayansa daga Barau zalla zuwa Barau/Tinubu yayin da ake maganar ajiye Kashim Shettima a dauke shi.
INEC za ta gudanar da zaɓen cike gurbi a jihohi 12 a ranar 16 ga Agusta, 2025, inda za a cike kujeru 16; an dage zaɓen wasu mazabu biyu saboda dalilai na musamman.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari