Majalisar dattawan Najeriya
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta sake yin sabon zargi kan shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, kan yunkurin yi mata kiranye.
Gwamnatin jihar Kogi ta musa zargin cewa ta kitsa yadda za ta kashe Sanata Natasha Akpoti. Haka zalika shugaban majalisa, Sanata Godswill Akpabio ya musa zargin.
Magoya bayan Sanata Natasha Akpoti Uduaghan sun nuna mata kauna bayan sun bijirewa dokar hana zirga zirgar da gwamnatin Kogi ta kakaba gabanin saukarta a jihar.
Ciyaman din Okehi da ke jihar Kogi ya sanya dokar hana fita a fadin karamar hukumar, saboda barazanar tsaro. An dauki matakin ne gabanin zuwan Sanata Natasha.
Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar, Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa babu gaskiya a labarin cewa ta fasa zuwa gida hutun Sallah.
Mazauna Kogi ta Tsakiya sun bukaci a yi wa Sanata Natasha kiranye. Ka'idojin INEC sun nuna cewa za a kada kuri'ar kwace kujerar sanatar a cikin kwanaki 90.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ziyarci mataimakin shugaban majalisar dattawa kan kisan da aka yi wa 'yan Arewa. Ya yi masa ta'aziyya kan lamarin.
Tsohon sanatan da ke wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya nuna aniyarsa ta sake neman takarar kujerar sanata a zaben 2027.
Kungiyar sanatocin Arewa karkashin Sanata Abdul'aziz Yar'adua ta yi Allah wadai da mummunan kisan da aka yi wa ƴan Arewa a jihar Edo, sun nemi adalci.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari