Majalisar dattawan Najeriya
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Shehu Buba Umar, ya musanta rahotannin da ke cewa an amince da rahotannin kirkirar sababbin jihohi.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta sha alwashin komawa kujerarta a majalisar dattawa. Natasha ta bayyana cewa tuni ta sanar da majalisa niyyar da take da ita.
Sanata mai wakiltar Osun ta Tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya. Olubiyi Fadeyi ya sanarda ficewarsa daga jam'iyyar PDP saboda rigingimun da suka baibaye ta.
Masu rajin kare dimokuradiyya, shugabanni da kungiyoyi sun bukaci a dawo da wa'adin gwamnoni da shugaban kasa da sauransu zuwa shekara 6 babu tazarce.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio da Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom a fadarsa a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ja tawaga zuwa jihar Katsina, inda suka bayyana jimaminsu na rashin Buhari.
Majalisar dattawa da ta wakilai sun tafi hutun mako daya domin jimamin rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. An yi hakan domin ba mutane damar yin jaje.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Mufti Menk ya bayyana alhinin rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari.
A labarin nan, za ji cewa Sanatan Borno ta Kudu, Sanata Ali Ndume ya bayyana alhini a kan rashin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da ya rasu a Landan.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari