Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar Wakilai ta Ƙasa ta ayyana tafiya hutun da ta saba duk shekara na tsawon watanni biyu, Tajudeen Abbas ya ja hankalin abokan aikinsa kan jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na dab da samun kaso biyu bisa uku na yawan ƴan majalisa, wanda ake buƙata domin samun rinjaye.
Jami'an hukumar shige da fice sun kwace fasfon Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan a filin jirgin sama na Abuja. An dawo mata da shi bayan wani lokaci.
Barau ya soki tantance Kaura saboda kasancewarsa tsohon sanata, amma Akpabio ya dage cewa bin ka’ida wajibi ne kafin amincewa da kowanne nadi da aka gabatar.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi kuskuren cewa jana'izar Shugaba Tinubu maimakon Buhari a zaman karrama marigayin a Abuja.
Tinubu ya naɗa Farfesa Yusuf Muhammad Yusuf a matsayin kwamishinan NLRC bayan Fatima Alkali ta ƙi amincewa da mukamin, ana jiran tantancewar majalisa.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya karaɓta takardun sauya sheƙar sanatoci huɗu daga PDP zuwa APC a zamansu na ranar Laraba, 23 ga watan Yuli, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawan Najeriya ta mika bukata ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan karrama attajiri a kasar nan, Alhaji Aminu Dantata.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da 'yan majalisar jam'iyyar NNPP a Abuja kwanaki kadan bayan haduwa da shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari