Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Gbenga Daniel ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, na kwance a wani asibiti a birnin Landan.
Tsohon gwamnan Ogun, Otunba Gbenga Daniel ya zargi gwamna mai ci, Dapo Abiodun da yi masa bita da kulli domin ruguza masa kadarorin miliyoyi da ya mallaka.
Bayan zargin asibitin da sakaci saboda gaza biyan cikon kuɗin aiki, hukumar gudanar ta asbitin da ke Abuja ta karyata duka zarge-zargen da ake yaɗawa.
Wani dan majalisar wakilan Najeriya a jihar Zamfara ya kaddamar da aikin gyaran makabartu. Ya bayyana cewa hakan yana da muhimmmanci ko a addini.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin mambobinta. Majalisar ta dauki matakin ne bayan an sanya su wani aiki.
Tsohon ministan ƙasa, gidaje da raya birane ya ce akwai wata manaƙisa da aka shirya game da batun ƙirƙiro sabuwar jihar Obolo daga jihar Akwa Ibom ta yanzu.
Sanata mai wakiltar Katsina ta Tsakiya, Abdulaziz Musa Yar'adua, ya fito ya musanta rahotannin da ke cewa ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Gwamnati shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ciwo gingima gingiman bashi 6 daga fara mulki a 2023 zuwa 2025. An ciwo bashin ne domin yi wasu muhimman ayyuka.
Kungiyar sanatocin Arewa ta nuna takaicinta kan kisan kiyashin da aka yi wa mutane a jihar Zamfara. Sun bukaci mai girma Bola Tinubu ya kara zage damtse kan tsaro.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari