Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Majalisun kasar nan sun aika ga sanarwa da 'yan majalisa da Sanataci da ke sanar da kara wa'adin hutunsu, an fasa koma wa aiki yau.
Kungiyoyin mata sama da 350 ne suka kai karar majalisar dattawan Najeriya kan dakatar da Sanata Natasha Akpoti daga dawowa ofis bayan dakatar da ita aka yi.
Majalisar Wakilan Tarayya ta bayyana cewa tana goyon bayan tsare-tsaren karbo bashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin bunkasa tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Tinubu ta fara neman share hawayen hukumar asibitin koyarwa a asibitin Aminu Kano bayan ta fito rokon KEDCO a jaridu.
Sanata Barau Jibrin ya karbi matasan NNPP da Kwankwasiyya da suka fito daga Danbatta zuwa jam'iyyar APC a Abuja. Barau ya ce NNPP ta kusa rushewa a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa ofishin akawun majalisar dattawa ya bayyana cewa ba zai iya cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta dawo bakin aikint ba.
Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas a majalisar dattawa, Gbenga Daniel, ya fuskanci hukuncin ladabtarwa bayan jam'iyyar APC ta zarge shi da cin dunduniyarta.
A baya, kun ji cewa Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC ta bayyana aniyar fara gudanar da zanga-zanga don adawa da yunkurin hana Sanata Natasha Akpoyi koma wa ofis.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari