Majalisar dattawan Najeriya
Shugabannin hukumar tarayyar turai ta EU sun gana da hukumar INEC kan shirin zaben 2027. INEC ta bukaci gyaran dokar zabe domin kaucewa matsala a 2027.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ga gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu cewa akwai wasu karin gwamnonin adawa da za su dawo APC.
Majalisar Dattawa ta amince da kasafin Naira biliyan 140 ga hukumar NCDC don manyan ayyuka da gudanarwa a Abuja da jihohi shida na Arewa ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa duk da zama da gwamnatin tarayya ta kira, an gagara kawo karshen yajin aikin da PENGASSAN ta tsunduma a kan matatar Dangote.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya dauki zafi a kan abin da ya kira kokarin PENGASSAN na kawo cikas a Najeriya ta hanyar takura wa Matatar Dangote .
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas a Majalisar Dattawa ta 10, Kelvin Chukwuya fice daga jam'iyyar LP saboda rigimgimu, ya koma APC mai mulkin Najeriya.
Kundin tsarin mulkin Najeriya ya bayyana matakan da ake bi wajen nada shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC. Shugaban kasa zai zabi wanda za a nada zuwa majalisa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana goyon bayan a yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya don inganta kasar nan.
A labarin nan, 'Dan majalisar wakilai mai wakiltar Pankshin/Kanke/Kanam a majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Yusuf Adamu Gagdi, ya caccaki Gwamnoni.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari