Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
An yi muhawara mai zafi a Majalisar Dattawan Najeriya kan kudirin dokar zubar da ciki a Najeriya, Sanata Akpabio da Natasha sun yi musayar yawu bayan rufe batun.
Sarakunan gargajiya a Akwa Ibom sun bai Patience Akpabio da mijinta Ibanga Akpabio wa’adin kwana 7 su bayyana gaban su kan zargin batanci ga Sanata Godswill Akpabio.
Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Dr. Aminu Yusuf daga jihar Neja a matsayin sabon shugaban NPC tare da kwamishinoni biyu daga Nasarawa da Yobe.
Shugaba Tinubu ya nada Dr. Bernard Doro daga Jihar Filato a matsayin sabon minista, ya mika sunansa ga majalisar dattawa domin tantancewa da tabbatarwa.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya mika sakon ta'aziyyar ga Sanata Abba Moro, bisa rasuwar da aka samu a cikin iyalansa. Ya nuna jimami kan rashin.
Majalisar tarayya ta gabatar da wasu kudirori gaban shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin neman amincewarsa da rattta musu hannu. Sai dai bai yi hakan ba.
APC ce mai rinjaye a Majalisar Dattawa, bayan wasu ‘yan majalisa sun sauya sheka daga PDP da sauran jam’iyyu. Daga kujeru 59 a 2023, yanzu APC na da sanatoci 75.
Sanata daga jihar Delta a Najeriya, Ned Nwoko ya yi magana kan jita-jitar yana cin zarafin matarsa a gidan aure inda ya ce yanzu shaye-shaye take yi a rayuwarta
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari