Fadar shugaban kasa
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwashin hukunta duk wanda ke da hannu a kisan dakarun sojojin Najeriya a garin Okuama da ke jihar Delta.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Mista Hoƙloway a matsayin darakta janar/shugaban hukumar kula da gidajen tarihi da kayan tarihi.
Gwamna Ahmed Usaman Odo na jihar Kogi ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan lamarin tsaron jiharsa, sun tattauna muhimman batutuwa ranar Laraba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira da babbar murya ga 'yan majalisu da su bari ministocinsa su yi aikinsu, ta hanyar daina takura musu da yawan kira.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya haramta wa ministoci da sauran muƙarraban gwamnati tafiye-tafiye zuwa waje. An dauki matakin ne domin rage kashe kudaden jama'a.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci majalisar wakilan tarayya ta tsawaita wa'adin aiwatar da kasafin kuɗin 2023 da karin da aka yi zuwa Yuni.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi buda baki tare da hafsoshin tsaro, mambobin majalisar zartaswa ta tarayya da shugabannin ma'aikatu a Villa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya fara bin wasu muhimman matakai 3 domun tantance kowane ministan kan aikin da aka ɗora masa, mai yiwuwa a kori wasu.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan kisan gillan da aka yi wa sojoji.
Fadar shugaban kasa
Samu kari