Fadar shugaban kasa
Bayan mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, mahukunta sun nada mataimakinsa, Mohammad Mokhber, a matsayin shugaban riko har zuwa a gudanar da zabe.
Ministar masana'antu ciniki da juba jari, Doris Anite za ta halarci taron zuba jari na 'yan Najeriya mazauna kasashen waje tare da Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna.
Sabon shugaban kasar Senegal, Bassirou Faye ya kawo ziyara Najeriya yayin da ya sanya labule da Shugaba Bola Tinubu a fadar Aso Rock da ke birnin Abuja.
An tafka muhawara a majalisar wakilai kan ko shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima za su rika amfani da jirgin haya maimakon na fadar gwamnati.
Bayan kammala taronta na kwanaki biyu, majalisar zartarwar tarayya (FEC) ta amince da wasu muhimman tsare-tsare da ayyuka da za su kara habaka tattalin arzikin kasa.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta fara tunanin ɗaukar kuɗin ƴan fansho ta yi amfani da su a ɓangaren ayyukan more rayuwa a faɗin Najeriya.
Ma'aikatu sama da 34 ne a birnin tarayya, ciki har da fadar shugaban kasa suka kasa biyan kudin wutar lantarki duk da ware musu kudi sama da naira bilayn 10.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sababbin kwamishinoni 2 na hukumar kidaya ta ƙasa gabanin fara taron majalisar zartarwa ta ƙasa a Aso Villa
Fadar shugaban kasa
Samu kari