Fadar shugaban kasa
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu son a canza gwamnati a kasar nan da su jira har sai lokacin zaben 2027. Dele Alake ne ya ba da wannan shawarar.
Shugaba Bola Tinubu ya amsa gayyatar shugaban kasar Equatorial Guinea, Teodoro Obiang Nguema na kai ziyarar kwanaki uku domin sanya hannu kan wasu yarjejeniyoyi.
A zamanin sojoji ne aka rika kirkiro jihohi a Najeriya. Gwamnatin Murtala Mohammed ta kirkiro Gongola, Benuwai, Filato, Borno, Imo, Neja, Sokoto da Bauchi.
Mun tattaro abin da aka rika biyan manyan jami’an gwamnatin tarayya daga shekarar 1979 zuwa 1983 tun daga Shugaban kasa zuwa sauran shugabannin Najeriya a 1979
Rundunar sojojin Najeriya ta ce ba za ta amince da duk wani yunƙuri na fakewa da zanga-zangar da ake yi wajen sauya gwamnatin Dimokuraɗiyya a Najeriya ba.
Awanni 24 bayan jawabinsa, shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa labule da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a Aso Villa yayin da ake tsakiyar zanga zanga.
Wanda ya lashe kyautar Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya ce Shugaba Bola Tinubu bai yi magana kan ta’asar da ‘yan sanda ke yiwa masu zanga-zangar yunwa a kasar nan ba.
Bashir Alhassan mai shekara sama da 60 ya na cikin wadanda suka fita zanga-zanga a Kano. Tsohon ya shaidawa Legit abin da ya fitar da shi kan tituna a shekarunsa.
Bola Tinubu ya kawo cigaba a asusun kudin waje da wasu bangarori X a shekara. Olusegun Dada, ya jero wasu cigaba da aka samu a tattalin arziki a mulkin APC.
Fadar shugaban kasa
Samu kari