Fadar shugaban kasa
ADC ta soki gwamnatin Tinubu kan jinkirin naɗin jakadu, amma ma'aikatar harkokin waje ta ce ana yin gyare-gyare don tabbatar da an nada wadanda suka cancanta.
Ziyayar da madugun Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya kai fadar shugaban kasa ta fara tayar da kura kan siyasar Najeriya da nasarar Tinubu a zaben 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya koka kan matsalar rashi kula da daji a Najeriya a taron tattalin dazuka da Kwankwaso ya haarta a Villa.
Kwankwaso ya halarci taron tattalin arzikin daji a fadar shugaban kasa, inda aka jaddada amfani da fasaha wajen bunƙasa fannin daji da habaka tattalin arziki.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya isa fadar shugaban kasa domin halartar taron tattalin arziki a Abuja. Ana sa ran Bola Tinubu zai je taron.
Wasu daga cikin shugabannin da suka shugabanci Najeriya, sun rasu bayan sun bar mulki. Shugabannin sun rasu ne bayan sun bar fadar Aso Rock da ke Abuja.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya bayyana cewa Buhari na son ministocinsa kamar yadda yake kaunar talakawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuws jihat Ogun ranar Lahadi mai zuwa domin halartar taron addu'ar kwana 8 da rasuwar Sarkin Ijebuland.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a filinin jirgin sama na Malam Aminu Kano domin zuwa ta'aziyya gidan marigayi Alhaji Aminu Ɗantata yau Juma'a.
Fadar shugaban kasa
Samu kari