Fadar shugaban kasa
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin NiYA a fadar shugaban kasa domin ba matasa horo da samar da ayyuka a Najeriya. An raba miliyoyi wa wasu matasa.
Tsohon ministan Jonathan ya ce rashin iya tafiyar da mulki ne ya haddasa rikicin Osun, yana mai bukatar a dauki matakin dokar ta baci domin kare rayuka da dukiyoyi.
Fadar shugaban ƙasa ta ce yunkurin haɗakar jagororin ƴan adawa irinsu Atiku, Obi da El-Rufai ko a jikin Tinubu domin ya maida hankali wajek sauke nauyi.
A 2014, majalisar wakilai ta ƙi amincewa da buƙatar Goodluck Jonathan na tsawaita dokar ta-ɓaci a jihohin Arewa maso Gabas bayan gaza samun rinjaye.
Bayan karɓar rantsuwar kama aiki a fadar shugaban ƙasa, sabon shugaɓan rikon Ribas, Ibas ya yi alƙawarin dawo da tsaro da daidaito a jihar mai fama da rikici.
Kungiyar lauyoyin Najeriya, NBA ta yi Allah-wadai da cire Gwamna Fubara da ‘yan majalisa, tana mai cewa dokar ta-baci ba ta bai wa Shugaban Kasa wannan iko ba.
Kundin tsarin mulki na 1999 (da aka sabunta), sashe na 305, ya ba shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta-baci a kowace jiha, kuma sau 6 ana ayyana dokar a Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa gwamnatin rikon kwarya a jihar Ribas jim kaɗan bayan sanar da dakatar da Gwamna Fubara da mataimakiyarsa.
An rahoto cewa Shugaba Bola Tinubu ya saka labule da shugabannin tsaron ne karkashin jagorancin shugaban hafsoshin tsaro, Janar Christopher Musa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari