Fadar shugaban kasa
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
Yakubu Gowon ya halarci taro a fadar shugaban kasa Abuja yayin da ake yada jita-jitar mutuwarsa a shoshiyal midiya, abin da ya karyata labarin da ba a tabbatar ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamna Uba Sani na Kaduna, Gwamna Alia na Benuwai da Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba a Aso Rock.
Gwamnonin jam'iyyar APC 6 sun shiga ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. An ce ganawar an yi ta ne a sirrance kuma ba a yi wa 'yan jarida bayani ba.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya fito ya yi magana kan shekarun da yake da su a duniya. Ya bayyana yadda yake gano shekarunsa.
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi takardun aiki daga jakadu 17 da manyan kwamishinoni 4, inda ya jaddada cewa Najeriya za ta ƙarfafa haɗin kai tsakaninta da ƙasashe.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
Daniel Bwala ya ce Tinubu yana naɗa mutane, ko da kuwa waɗanda suka taba saba masa ne, bisa darasin da ya koya daga mahaifiyarsa na zama mai yafiya
Majalisar Dattawan Najeriya ta karbi sunayen jakadu 62 daga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bayan mutum uku da ya tura sunayensu a kwanakin baya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari