Fadar shugaban kasa
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar a gidan gwamnatin Najeriya da ke Abuja yau Juma'a.
A wata sabuwar bankada, Sanata Ali Ndume ya ce idan mutum yana son ya gana da Shugaba Bola Tinubu, to sai ya biya wasu jami'an fadar shugaban kasa cin hanci.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan rasuwar tsohon NSA, kuma gwamnan Benue-Plateau, Janar Abdullahi Mohammed Adangba a jihar Kwara.
Kanal Mohammed Ma’aji, tsohon mai ba tsohon gwamna Timi Sylva shawara kan tsaro, na cikin wadanda ake zargi da jagorantar yunkurin juyin mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban kasa ta bayyana jin dadi a kan yadda Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya aika sako ga Donald Trump bayan barazana ga Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta karyata cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai ziyarci kasar Amurka domin ganawa da mataimakin shugaba Donald Trump ranar Talata.
Hukumar leken asiri ta gano N11bn a asusun wani kanal da ake zargi da hannu a yunkurin juyin mulki, lamarin ya kara tsananta bincike kan lamarin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadawa takwaransa na Amurka cewa Najeriya ka mutunta kowane addini, ba ta yarda da zalunta ko cin zarafin wani addini ba.
Fitaccen malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmed Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana dalilinsa na goyon bayan Shugaba Bola Tinubu kan yafewa Maryam Sanda.
Fadar shugaban kasa
Samu kari