NLC
Rundunar 'yan sanda ta nemi kungiyoyin kwadago da su bi doka da oda ta hanyar janye aikin aikin sa suka fara a safiyar yau Litinin kan mafi ƙarancin albashi.
Hukumar kula da rarraba wutar lantarki ta Najeriya (TCN) ya ce "Kungiyar kwadago ta rufe" tushen wutar lantarki na kasa, sakamakon yajin aikin da NLC daTUC.
Majalisar dattawa ta nemi gwamnati da ta ci gaba da biyan karin albashi na N35,000 ga ma'aikatran kasar. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya gabatar da bukatar.
A yau kungiyoyin NLC da TUC suka tsunduma yajin aiki wanda hakan ya jawo tsayuwar ayyuka cak a makarantu, asibitoci, bankuna, tashoshin jiragen sama da sauransu
Rundunar yan sandan Najeriya ta tura sakon gargadi ga kungiyoyin NLC ta TUC kan shirin fara yajin aiki a yau Litinin. Za su fara yajin aikin ne saboda karin albashi.
Kungiyoyin sufurin jiragen sama na Najeriya sun shiga yajin aikin da kungiyoyin kwadago suka fara a fadin kasar nan. Sun umarci mambobinsu su daina aiki.
Gwamnatin tarayya ta gargadi ma'aikata kan shiga yajin aiki da kungiyoyin kwadago suka shirya a fadin kasar nan. Ta ce za su iya fuskantar dauri a gidan kaso.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun ce babu ja da baya kan yajin aikin da za su shiga gobe Litinin duk da kokarin majalisar dokokin na hana faruwar hakan.
A wani yunkuri na dakile shirin yajin aikin da aka shirya yi a fadin kasar nan, majalisar tarayya da shugabannin kungiyoyin kwadago sun gana a Abuja.
NLC
Samu kari