NLC
Kungiyar manyan ma'aikatan gwamnati sun yi barazanar daukar mataki kan gwamnonin da su ka ki fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Babban sufen ƴan sandan Najeriya ya bayyana cewa ɗaya daga cikin waɗanda suka kullla rikicin Sudan ya shigo Najeeiya domin shirya yadda za a ruguza ƙasar nan.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fito ta yi karin haske kan dalilin jami'anta na kai samame a hedkwatar kungiyar kwadago ta kasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta duniya, Amnesty International ta caccaki hukumomin Najeriya bisa samamen da su ka kai ofishin kungiyar kwadago ta kasa.
Hukumar DSS ta karyata ikirarin da kungiyar kwadago ta yi na cewa hukumar ta tura jami'anta dauke da makamai zuwa hedikwatarta inda suka dauki littattafai da mujallu
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fusata kan samamen da jami'an tsaro suka kai a hedkwatarta da ke birnin tarayya Abuja. Ta ce hakan abin kunya ne.
Wasu jami'an tsaro da suke rufe fuskokinsu sun kai samame hedkwatar ƙungiyar kwadago ta ƙasa kan zargin hannun mambobin NLC a zanga zangar da ake yi.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi martani kan rahotannin da ake yadawa masu cewa ta dakatar da zanga-zangar da ake gudanarwa a fadin kasar nan.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazak ya kafa kwamitin mutane 21 saboda mafi karancin albashin ma'aikata na N70,000 yayin da ake zanga-zanga.
NLC
Samu kari