NLC
Bayanai sun fito kan dalilin gayyatar da yan sanda suka yiwa shugaban kwadago, Joe Ajaero a Abuja. Shugaban kwadago ya amsa tambayoyin yan sanda.
Shugaban yan kwadago, Joe Ajaero ya ce ba gudu ba ja da baya yayin jawabin da ya yi bayan ganawa da yan sanda a Abuja. NLC za ta cigaba da matsawa gwamnati.
Shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC, Joe Ajaero ya baro hedkwatar rundunar ƴan sandan Najeriya bayan rubuta bayanasa a birnin Abuja yau Alhamis.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero, ya isa harabar ofishin 'yan sanda domin amsa gayyatar da aka yi masa kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Gwamnan Gombe ya yi alkawrin karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 bayan sun zauna da yan kwadago a jihar. Inuwa Yahaya ya ce suna daf da fara biyan sabon albashin.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana abin da take jira game da biyan mafi karancin albashi yayin da jihar Adamawa ta kasance ta farko da ta fara biya a watan Agusta.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya cika alƙawarin da ya ɗauka a makon jiya, ma'aikatan gwamnati a matakin jiha sun fara cin gajiyar sabon mafi ƙarancin albashi.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta gyara wuraren ajiye man fetur a jihohi domin magance wahala da tsadar mai a fadin Najeriya baki daya.
Yan majalisar kasar nan sun bukaci rundunar yan sanda ta janye tuhumar ta'addanci da ta ke yiwa shugaban NLC, Joe Ajaero, tare da bayyana tsoron dawowar zanga-zanga.
NLC
Samu kari