Hukumar Sojin Saman Najeriya
Sojojin saman Najeriya sun yi nasarar dakile harin ‘yan ta’adda a garin Rann da ke Borno, tare da hallaka sama da 30 a wani samame na daban da aka kai a Zamfara.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar hallaka dakile wani harin 'yan bindiga a Katsina. Sojojin sun kuma ceto wasu mutanen da aka sace.
Sojojin Najeriya sun tarwatsa bikin 'yan bindiga da ruwan bama bamai yayin da suke tsaka da bikin aure a dajin Zamfara. An kashe 'yan ta'adda da dama a farmakin.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka kwamandoji da mayakan kungiyar ISWAP bayan sun kai musu hari a Borno.
Sojojin Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin N13.7m, sun kama mutum 12, sun ceto wasu uku da aka sace tare da kwato makamai, kuɗi da babura a Filato da Kaduna.
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da kai farmaki kan wasu gungun ƴan bindiga a jihar Neja tare da kashe da dama daga cikinsu tsakanin 24 zuwa 26 ga Yuni.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka yi shawagi har aka gani wurin hada bama-bamai a yanki na jihar Borno, tuni aka dauki matakai a kansa.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi aman wuta ta sama da kasa a kan mayakan ISWAP da suka buya a wani sansaninsu dake dajin Sambisa.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari