Hukumar Sojin Saman Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya ta bude shafin daukar ma'aikata. Za a dauki 'yan Najeriya ne da suka kammala karatu a fannoni daban daban domin aiki da rundunar.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mutanen da su ka shaki iskar yanci sun karyata cewa sojojin saman Najeriya ne su ka ceto su daga hannun 'yan ta'adda.
Sojin saman Najeriya sun kai farmaki a sansanin 'yan bindiga da ke Danmusa, jihar Katsina, sun kubutar da mutum 62, gwamna Radda ya yaba da jarumtar jami’an tsaro.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci rundunar sojojin saman Najeriya da ta kara zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP.
Sojojin sama da na kasa sun kashe fiye da ’yan bindiga 100 a Zamfara tare da lalata babura, yayin da Operation FANSAN YANMA ke ci gaba da fatattakar su.
Sojojin saman Najeriya sun yi nasarar dakile harin ‘yan ta’adda a garin Rann da ke Borno, tare da hallaka sama da 30 a wani samame na daban da aka kai a Zamfara.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar hallaka dakile wani harin 'yan bindiga a Katsina. Sojojin sun kuma ceto wasu mutanen da aka sace.
Sojojin Najeriya sun tarwatsa bikin 'yan bindiga da ruwan bama bamai yayin da suke tsaka da bikin aure a dajin Zamfara. An kashe 'yan ta'adda da dama a farmakin.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari