Hukumar Sojin Saman Najeriya
Sojojin Najeriya sun kashe Gwaska da 'yan bindiga 100 a Katsina. Gwamna Radda ya yaba da farmakin, yana fatan zaman lafiya zai dawo da taimakon Allah.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta lalata motocin yaki uku tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a wani gagarumin farmaki a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar yin luguden wuta kan maboyar 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka miyaginmasu yawa a farmakin.
Air Marshal Hasan Abubakar ya tabbatar da mutuwar ‘yan sa-kai 11 a harin jirgin sojin sama, yayin da rundunar NAF ke daukar matakan rage aukuwar irin wannan kuskure.
Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.
Jami'an sojojin saman Najeriya sun kai samame kan mutanen yankin Barikallahu a jihar Kaduna. An samu asarar rai tare da jikkata wasu mutum guda biyu.
Hukumar fasaha da kere kere ta NASENI ta ce ana daf da kammala samar da jirgin sama na farko a Najeriya. NASENI ta ce jirgin Najeriya zai fara tashi sama.
An zabi shugaban sojojin saman Najeriya CAS Hassan Abubakar domin rike shugabancin sojojin saman Afrika. Za a gudanar da taron sojojin saman Afrika a Najeriya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Zamfara. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun kwato dabbobi.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari