
Hukumar Sojin Saman Najeriya







Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da halaka 'yan bindiga a dajikan kananan hukumomin Giwa da Igabi a jihar Kaduna. Hakan ya faru ne cikin makon da ya gabata.

Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada matsayarta na rashin yi wa jami'anta katsalandan kan addininsu. Rundunar ba ta nuna wariyar addini yayin aikinsu.

Hukumar lura da zirga zirgar jiragen sama a Najeriya (NCAA) ta kwace lasisin wasu kamfanonin jiragen sama guda 10 bisa saba dokokin aiki da suka yi.

An zargi jami'an rundunar sojojin saman Najeriya da lakadawa ma'aikatan kamfanonin wutar lantarki dukan tsiya a Legas. Sun yi hakan ne bayan an datse musu wuta.

Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamna a jihar Benue na soja, AVM Adebayo Hameed Lawal (Mai ritaya) ya rasu a jiya Lahadi za a masa janaza a yau Litinin.

Gwamnatin tarayya ta bakin rundunar sojin saman Najeriya ta ce za ta mallaki sababbin jiragen sama guda 50 domin karfafa yaki da ‘yan ta’adda a fadin kasar

Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar ragargazar ƴan bindiga sama da 100 a wani samame da jirgin yaƙin sojojin da kai sansanin ƴan bindiga a yankin Faskari.

Rundunar sojin saman Najeriya ta kai samame maɓoyar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, an kashe ƴan ta'adda kimanin 29.

Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari