Hukumar yan sandan NAjeriya
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun farmaki sansanin ‘yan sandan Mopol da ke Garagi a kauyen Yartsamiyar Jino da ke a jihar Katsina. An kashe jami'ai 4.
Wata kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a Kano ta umarci 'yan sanda su gudanar da bincike kan zargin lalata da matar aure da ake yi wa kwamishinan Jigawa.
Majalisar kasa wakilan kasar nan ta gaji da yawaitar garkuwa da mutane da miyagun yan ta'adda ke yi a babbar birnin tarayya Abuja a kwanakin nan.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta cafke wasu mutum 7 da ake zargin ƴan bindiga ne masu garkuwa da mutane, ɗayansu ya yi bayani kan kudin fansa.
Rundunar ‘yan sanda ta ce wadda ake zargin tana fuskantar tambayoyi ne a yayin da masu bincike ke kokarin bankado kungiyar 'yan ta'addan da za ta kaiwa alburusan.
Rundunar yan sandan kasar nan ta bayyana rashin dacewar yadda jama'a ke hukunta wadanda aka kama bisa zargin aikata laifuffuka a sassan kasar nan
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar fatattakar 'yan bindiga a wani musayar wuta da suka yi. Sun ceto mutane shida da aka yi garkuwa da su.
'Yan sanda sun kama wasu daga cikin masu zanga-zangar da suka yi dandazo a kan titin Lekki a jihar Legas. Matasan sun fito gangamin tunawa da waki'ar ENDSARS.
Wani jami'in dan sanda da ba a bayyana sunansa ba ya rasa ransa a jihar Legas. Dan sandan ya rasu ne bayan an kashe shi har lahira yana bakin aikinsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari