Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra inda suka kewaye sakatariyar karamar hukuma suka cinna wuta da harbe harbe kafin yan sanda su zo.
Rundunar yan sanda a Najeriya ta harbe kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe. dan bindigar ya sace manyan mutane tare da kashe wasu har da dan sanda.
Mutanen gari a ƙauyen Matusgi da ke ƙaramar hukumar Talata Mafara a jihar Zamfara sun yi fito na fito da 'yan bindiga. Sun hallaka mutum 37 har lahira.
A wannan labarin, za ki ji yadda wash matasa masu karfin hali su ka shiga hannun hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) bisa zargin sojan gona.
A wannan labarin za ku ji cewa yan sanda a jihar Akwa Ibom sun yi nasarar kashe daya daga jagororin masu garkuwa da mutane, Condiment a jihar Akwa Ibom.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan yadda wata matashiya ta rasa ranta a lokacin da ake yi mata tiyatar karin mazaune a yankin Lekki.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar dakile yunkurin da 'yan bindiga suka yi na sace wata yarinya a jihar. Sun raunats 'yan bindigan.
Shugaban yan kwadago, Joe Ajaero ya ce ba gudu ba ja da baya yayin jawabin da ya yi bayan ganawa da yan sanda a Abuja. NLC za ta cigaba da matsawa gwamnati.
Shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC, Joe Ajaero ya baro hedkwatar rundunar ƴan sandan Najeriya bayan rubuta bayanasa a birnin Abuja yau Alhamis.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari