Hukumar yan sandan NAjeriya
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani kauye da ke karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna. Sun sace manoma har mutum shida.
Kwamishinan yan sanda a jihar Lagos, Olanrewaju Ishola ya ce rundunarsu ta gayyaci shugaban matasa game da zanga-zangar da ake shirin yi a farkon watan Oktoba.
Wani barawo da yake fasa kabari ya saci karafuna a Bauchi ya ce yana sayan kayan maye ne da kudin da yake samu. Barawon ya nemi a masa afuwa a gaban alkali.
Bayan labarin sojan ruwa, Seaman Abbas Haruna, shirin Brekete Family ya sake zuwa da wani labarin ƴan sanda. waɗanda suka karɓe N1000 suka bar abun N800,000.
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an 'yan sandan Kano sun yi hatsarin mota a hanyarsu ta komawa jihar bayan gudanar da aikin zabe a Edo. 5 a cikinsu sun mutu.
Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami'anta zuwa cibiyoyin INEC, manyan kadarorin gwamnati da 'yan siyasa domin dakile duk wata barazanar tsaro bayan zaben Edo.
A wannan labarin, za ku ji yayin da aka kammala zaben gwamna a kananan hukumomi 18 na Edo, an fara shirin bayyana sakamakon zaben, inda aka tsaurara tsaro.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari