Hukumar yan sandan NAjeriya
Ana zargin wani matashi ɗan shekara 30 a duniya ya daɓawa amaryarsa wuƙa har lahira bayan wata taƙaddama ta haɗa su, ya kuma banaka mata wuta a Legas.
Yayin da ake cigaba da zaben kananan hukumomi a jihar Rivers, ana zargin jami'an tsaro sun kai farmaki kan masu zabe inda suka watsa su a yau Asabar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Katsina. An samu asarar rayukan jami'an tsaro mutum tara.
Yan saɓda da haɗin guiwar dakarun wasu hukumomin tsaro sun kutsa kai cikkn daji, sun yi musayar wuta da ƴan ta'addan haramtacciyar ƙungiyar IBOB a Imo.
Wani abin fashewa ya tashi a sakatariyr jam'iyyar APC da ke birnin Port-Harcourt na jihar Rivers da sanyin safiyar ranar Asabar, 5 ga watan Oktoban 2024.
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
Wasu dandazon matasa sun maida ƴan sandan da aka tura ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Ribas yayin da ake shirin zaɓen kananan hukumomi.
Rundunar ƴan sandan jihar Ribas ta bayyana cewa ba za ta shiga harkokin zaɓen kananan hukumomin da za a yi ranar Asabar ba, ta ce za ta yiwa umarnin kotu biyayya.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya dakile yunkurin da aka ce ‘yan sandan karkashin jagorancin wani mataimakin kwamishinan ‘yan sandasuka yi na sace kayan zabe.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari