Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar dakile harin da 'yan bindiga suka kai a karamar hukumar Jibia. Sun ceto mutane 21 da aka tsare.
Kungiyar marasa rinjaye na majalisar wakilai ta bukaci gwamnati da ta kula da yaran da aka tsare bisa zarginsu da shiga zanga-zangar #EndBadGovernance.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da mutuwar wani sufetan dan sanda bayan kazamin harin yan bindiga a jihar Rivers da yammacin ranar Alhamis 7 ga watan Nuwambar 2024.
IGP Kayode Egbetokun ya sanar da tura jami'ai 22,239 zuwa Ondo don tabbatar da tsaro a zaben gwamna mai zuwa. Ya kuma zargi jam'iyyun siyasa da haddasa husuma.
Miyagun 'yan ta'adda sun yi ta'asi a jihar Neja bayan sun hallaka mutane takwas a wani hari da suka kai. Daga cikin mutanen da aka kashe har da wasu mata.
'Yan bindiga sun addabi mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindiga sun yanka haraji ga kauyukan wanda ya fara daga miliyoyin Naira.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da samuwar yan ta'addar Lakurawa a jihar Sokoto. Miyagu Lakurawa suna da tarin makamai kuma suna da alaka da addini.
Wasu daga cikin yaran da aka tsare saboda zargin shiga zanga-zangar #EndBadGovernance, sun bayyana irin bakar azabar da suka tsinci kansu a ciki.
Yan sanda sun yi nasarar hallaka yan bindiga da suka fitini mutane a jihar Delta. Yan sanda sun kashe yan bindigar ne bayan sun gwabza faɗa da musayar wuta.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari