Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun yi ta'asa a jihar Ogun. 'Yan bindigan sun hallaka wani tsohon kansila har lahira.
Wani matashi a Katsina ya tafka kuskuren da ya dauki hankalin jama'a wajen hada baki da yan bindiga wajen sa e mahaifiyarsa tare da neman kudin fansa.
An yada wani faifan bidiyon dan kasar China ya yayyaga kudin Najeriya a gaban jami'an hukumar LASTMA a jihar Lagos bayan rufe masa kamfani da aka yi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun hallaka wasu mafarauta tare da yin garkuwa da wasu Fulani.
An kara samun hadarin tankar mai a Jigawa. Tankar mai ta sake kamawa da wuta amma an kashe wutar ba tare da jawo asarar rayuka ko dukiyar al'umma ba.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya mika motocin sintiri 78 ga rundunar ‘yan sanda domin inganta tsaro a jihar, musamman yankunan kananan hukumomi 44.
Yan Najeriya da dama sun yi Allah wadai da matar Sanata Shaibu Isa Lau ta da aka kama matashin da ya yi bidiyo kan rashin katabus a yankinsu da ke Taraba.
Gwamnatin jihar Plateau ta hannun Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang ta musanta batun cewa an dasa wani abin fashewa a cikin birnin Jos, babban birnin jihar.
Rahotannin da muka samu yanzu haka sun nuna cewa wani abin fashewa da ake zargin bom ne ya tashi da mutane a kusa da wata kasuwa a Jos, babban birnin Filato.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari