Hukumar yan sandan NAjeriya
Babban Sufetan yan sanda, Kayode Egbetokun ya shigar da korafi kotu kan Sanata Andy Ubah da wata Hajiya Fatima kan zargin damfarar wani mai suna George Uboh.
Yan sanda sun kama matasan da suka yi wa kanin mahaifinsu duka da taɓarya suka kashe shi bisa zargin maita. Sun ce maye ne, ya cinye musu yan uwa da dama.
Rahotanni sun bayyana cewa mutane sun ɓalle da zanga-zanga kan zargin da ake yaɗawa cewa ƴan sanda sun harbi shugaban hukumar kula da sufuri ta jihar Osun.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar cafke wasu masu aikata ƙaifuffuka daban-daban. Daga ciki akwak dan kasar Algeria mai safarar makamai.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan jami'an 'yan sanda a jihar Abia da sanyin safiyar ranar Alhamis. Harin na 'yan bindigan ya sa an rasa ran jami'ai.
Rundunar yan sandan Kano ta cafke magidancin da ya shigar da kara gaban kotu bisa zargin kwamishinan Jigawa da zina da matarsa, ana zarginsa da satar bayanai.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta samu nasarar cafke wasu masu fashi da makami da suka addabi jama'a. Daga cikinsu akwai mace 'yar shekara 40.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke wani dan sandan bogi a karamar hukumar Ungogo. An ce wanda ake zargin na karbar kudade daga hannun jama'a.
Rahotanni da muke samu sun ruwaito cewa yan sanda sun harbi hadimin Gwamna Ademola Adeleke yayin da yake tsare a wurinsu inda suka fadi yadda abin yake.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari