Hukumar yan sandan NAjeriya
Wani manomi ya rasa rayuwarsa yayin da wasu mutum huɗu suka samu raunuka da wani abu da ake zaton bom ne ya tarwatse a yankin karamar hukumar Shiroro aNeja.
Bincike ya biyo kan tsohuwar matar babban sarki Ooni na Ife, Naomi Shikemi kan mutuwar yara 32 a makarantar Musulunci a Oyo yayin wani taron nishadi.
Wata matashiyar budurwa ta shiga hannun jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Delta. Jami'an tsaron sun cafke matashiyar ne bisa zargin salwantar da ran jaririnta.
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fitar da rahoton garkuwa da mutane da aka yi a Najeriya a shekara daya inda aka sace mutane miliyan 2.2 aka biya fansar N2.2tn
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wasurikakkun 'yan daba a unguwanni da dama bayan wani farmaki da ta kai. Za a gurfanar da matasan a gaban kotu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas ta ki karbar tayin cin hancin da wasu masu aikata laiffuka suka yi mata. 'Yan sandan sun cafke wadanda ake zargin.
Mai magana da yawun bakin gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya bayyana yadda ya yi wasan buya da 'yan sanda da aka turo domin cafke shi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta samu nasara yayin da jami'ar 'yan sanda Juliet Chukwu ta lashe kambun danben EFC ta duniya da aka yi a Afrika ta Kudu.
Wasu tarin 'yan acaba sun kai hari caji ofis din 'yan sanda a jihar Ondo. Sun yi rbdugu ga 'yan sanda tare da kwace wayar jami'i. An kama 'yan acaba biyu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari