Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Zamfara ta tabbatar da cewa wani abin fashewa ya jawo gobara a wata kasuwa dake jihar, har ta yi sanadiyyar konewar mutane da dama.
Wani matashi ya sassara abokinsa da adda yayin da ya gayyace shi gida cin abinci. Matashin ya sara shi a kayi da jikinsa. Yan sanda sun kama matashin a Abuja.
Rundunar 'yan sandan Adamawa ta tabbatar wa legit cewa jami'anta su na kokarin ceto mutanen da miyagun 'yan ta'adda su ka sace bayan kai mummunan hari a jihar.
Wasu da ake zargi da kisan dan majalisar Anambra sun tsere daga hannun ‘yan sanda. Kwamishinan 'yan sanda ya tura jami’ai don kamo su tare da hukunta masu sakaci.
Rikicin siyasa a Osun ya yi sanadiyar mutuwar mutum 6. Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami’an tsaro don kwantar da tarzoma tare da hukunta masu haddasa rikicin.
Bayan zargin cin zarafin jami'an gwamnati, rundunar ‘yan sanda a Ogun ta ayyana fitaccen mawaki Habeeb Okikiola a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kai faraminɗaya bayan ɗaga kan mutanen kauyuka da dama a jihar Benuwai, sun hallaka akalla 19.
'Yan banga a yankin Na’alma da ke karamar hukumar Malumfashi na jihar Katsina sun kai farmaki kan 'yan bindiga da suka sace wasu mutane. An ceto mutane biyu.
An tsinci gawar Sufera Haruna Mohammed a wani dakin otal a Ogun. An fara bincike don gano macen da suka shigo tare da shi da sanin musabbabin mutuwarsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari