Hukumar yan sandan NAjeriya
Bayan zargin cin zarafin jami'an gwamnati, rundunar ‘yan sanda a Ogun ta ayyana fitaccen mawaki Habeeb Okikiola a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kai faraminɗaya bayan ɗaga kan mutanen kauyuka da dama a jihar Benuwai, sun hallaka akalla 19.
'Yan banga a yankin Na’alma da ke karamar hukumar Malumfashi na jihar Katsina sun kai farmaki kan 'yan bindiga da suka sace wasu mutane. An ceto mutane biyu.
An tsinci gawar Sufera Haruna Mohammed a wani dakin otal a Ogun. An fara bincike don gano macen da suka shigo tare da shi da sanin musabbabin mutuwarsa.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu tarin yawa.
Yayin da ake zargin neman ta da husuma, Gwamna Ademola Adeleke ya zargi tsohon gwamna Adegboyega Oyetola da shirin tayar da zaune tsaye a Jihar Osun.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa zanga-zanga ta barke a jihar Ondo wanda ya yi sanadin asarar dukiyoyi da kuma kona ofishin yan sanda bayan zargin mutuwar matashi.
An bayyana yadda wasu tsagerun dalibai suka kutsa dakin kwanan dalibai tare da yiwa dalibai satar da ta dauki hankalin jami'an tsaro. AN kama wasu daga ciki.
An bayyana yadda wani malamin addini ya kashe dalibar da ya gamu da ita a shafin Facebook, rahoton daya dauki hankalin jama'a a kafar sada zumunta.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari