Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta koka kan yadda wasu ke kokarin kawo cikas ga shirin samar da tsaro. Ta yi gargadi kan hakan.
Hukumar dake fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya (Amnesty Imternational) ta bayyana rashin jin dadin yadda jami'an yan sanda ke keta hakkin masu zanga-zanga.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Kankia ta jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane tare da raunata wasu daban.
Kwamishinan yada labaran Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa an hada kwamitin da zai karbo diyyar mafarautan da aka kona a Edo.
Jami’an ‘yan sanda sun harba barkonon tsohuwa tare da fatattakar masu zanga-zanga a Fatakwal, jihar Rivers inda suka kuma doki wasu ciki har da ‘yan jarida.
Masu zanga-zanga sun mamaye manya tituna a Abuja, Legas da Fatakwal don su nuna adawa da mulkin Tinubu, duk da gargaɗin da ‘yan sanda suka bayar.
An fara gudanar da zanga zanga a wasu jihohin Najeriya ciki har da Rivers da Legas. 'Yan sanda sun tarwatsa masu zanga zangar Abuja da borkonon tsohuwa.
Wasu daga cikin waɗanda suka tsira daga munanan hare-haren da yan bindiga suka kai a yankin Bokkos sun ba da labarin yadda lamarin ya faru ba zato ba tsammani.
An shiga jimami a jihar Kebbi bayan 'yan ta'addan Lakurawa sun kai farmaki kan 'yan sa-kai. Miyagun 'yan ta'addan sun hallaka jami'an tsaro 13 a yayin harin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari